Ku San Malamanku tare da Farfesa Mansur Isa Yelwa
Ku San Malamanku tare da Farfesa Mansur Isa Yelwa
Wannan mako a cikin shirin Ku San Malamanku mun kawo muku tattaunawa da farfesa Mansur Isa Yelwa, ɗan asalin jihar Bauchi, wanda kuma malami ne a Jami'ar Bayero da ke Kano.
Malamin ya yi karatunsa ne a Najeriya da Saudiyya, inda ya halarci Jami'ar Musulunci da ke birnin Madina da kuma wata jami'ar a ƙasar Malaysia.