Rufewa
Jama'a masu bibiyarmu a wannan shafi na BBC Hausa, da ke kawo muku labaran abubuwan da ke wakana a Najeriya da sauran sassan duniya kai tsaye, a nan za mu rufe shafin na yau Laraba 15-01-2025.
A madadin kowa da kowa ni Muhammad Annur Muhammad nake fatan za ku kasance da mu gobe, Alhamis 16-01-2025.
Amma za ku iya ziyartar shafinmu na bbchausa.com domin ci gaba da karanta labarai da kallon bidiyo da muke sanyawa har ma ku yi muhawara.
Mu rufe da wannan karin maganar da ke cewa - Ganin ido na hana cin kai